
30_35) ************* Adnan dai ya kasa kara kira afnan ,cute baby shi acewar shi “ohhh ko a ina ya taba ganin ta oho”. Adnan ya gama hutun shi a “`Nigeria“` ya fara shirin komawa ji yake kamar kar yabar mum and dad din nashi saboda tsananin kulawan da suke ba shi gashi shima yana jin dadin country din nashi (lol waze ce bayaso kasa Sa) Dan ya ze koma har ya buking flight around 11:30am jirgin Su ze tashi . Su mum ma sunata kewar Dan nasu Dan run safe ta kama mai komai Na break fast din shi ta jere mai a dener area ,taje da kanta ta taso shi bata aiki wani daga cikin masu aiki taba,ko da ta nocking door din da kanshi ya bude mata hade da rungumo ta ya duka ya gaishe ta ,dama ya gama taking bath nashi yana feshe jikin shi da kamsasun turaruka ne ta shigo ,ta amfa cikin fara a da sakin fuska,tace tana jiran shi ,be taking time ba yabi bayan ta suka tafi . yana isa yaga dad ya rungumeshi ya gaishe shi ,shima ya amsa cikin walwala da sakin fuska ,ya fara mai kirarin nashi ko waka zance “`kai ne Na fari“““kai ne auta “““dan dady kuma Baban dady“`. mum se daria take musu ,nan tai saving tilon Dan nata ,sai da yayi kat sanan ya koma side din shi Dan y gama parking komai Na bukatan shi . mum & Dad Na gani sunama Adnan bye bye nd safe flight good son,ya kara rugumar Su y basu peak cike da kauna junnan Su oll,sanan ya stairs din jirgin ya shiga , aka closing door Na jirgin sai “`America“` “` Washington“` …
“`Washington“` bayan ya sauka lpy har ya kira Su dad ya fada musu isar Sa lpy wit full f happiness ,sunyi mai fatan Alkhairi da samu kyakyawan karatu da sakamako. bayan ya danyi bacci ya farka ya shaga toilet y taking bath y fito y kunna TV Amman hankaling baya wajen kalon ,muradin shi ya kara jin swt voice din afnan a karo na3 ,da yayi kamar ze share dai kuma yaga baze iyaba kawai y ………. a yauma kusan 2 misscall ya mata bata peaking ba ,har yayi tsaki yace kai beab din nan da gani zatayi jin kai ,wani bangaren zuciyan shi kuma yace toh ni zata nunama jin kai ? to ai ina gabanta indai a jin kai ne,nan dai ya solution y mata 1 call in bata peaking ba again sai y ba banza ajiyar ta hofi ta dauka (ni da maman shaheed mukace ai baza ka iyaba lol). yana kara kira ta receiving call din wani ajiyan zuciya yayi ya fadada murmushin shi . yaji ance “`Assalamu Allaikum“`? da sauri ya amsa da “`amin wa’alaiki salam“` “` ya sake cewa Allah yasa ban dame ki ba?“` “` tace aa Amman kadai kusa damun nawa“` remained small. “` yace toh Another question ne dani ?“` “`Afnan ta wani shagwabe tace again“`? “`yap sorry plss “` “` tace to ina sauraro Amman kar aimin wace za’a kurre ni“` “` dariya mai tsada yace ba za ‘a kureba nake tunani “` “` yace ga tmby nawa hop kina sauraro Na ko“`? kafin ta amsa ya wurga mata tmby cikin kunnen ta “`plss a ina kike yanzu haka country or state??“` “`ta nisa tace wanan questions din fa?“` harda tmby kasa ta? “`yayi dariya mai sama ‘yan mata kasala Dan ta bashi dariya sosai ,yace nop kar kiyi wani tunani kiyi zero mind dinki ,abun da yasa Na tmby naji voice din ki ne kamar Na larabawan misrah “` “`Afnan tayi saurin turbune fuska kamar yana ganin ta ,tace au harda bakar mgn ““? “““tace bye ta kashe wayan ta switch up din phone din gaba dayatana ta tunani to me gayen nan take nufi wanan voice din nawa irin Na masu sha koko da kosai zai had a Dana masu shan shayi da Zuma da shan Almaraimilik? inbanda ma ya raina voice din nawa“`ta tafi taya Hajiyan ta aiki. “`bangaren Adnan kuwa ji yayi da be mata wanan tby ba shi bayaso y Nuna mata yana Washington ne soyake ya farajin a ina take kuma akwai abin da yasa yayi haka ,yanso yamata wani exam ne kafin ya ra soyayya da ita ,shi yasa ma yake boye number idan ze kirata Dan da zataga country cord nashi ,toh Amman yanzu ya zeyi ? gashi ta kashe wayan gaba daya“`? ……….. ………abin duniya yama Adnan zafi saboda luv…
(35_40) Adnan dai yanata try yaga ya samu cute Afnan dinshi a waya Amman indai ya kira sai yaji switch up …. har ya gaji ya hakura,ya fara mamakin kan shi ,wai meyake faruwa da shi ne ? shin yayi nutso ne a kogin soyayya? …. wani bangaren zuciyan shi yace mai no!!! wani bangaren kuma akace mai yap luv is really , yace lokaci yayi da zaka gina soyayyar ka da gindshiki mai karko tare da Neman zabi da yarda a wajen mai kowa mai komai ,mahalicin Mu ,ta hanyar yin addu’a da Neman zabi mafi Alkhairi a wajen Sa.yayi na ‘am da wanan zancen Na zuciyar Sa don kuwa ba karya ya fada masa ba . Atake ya solution akan ya test massage kawai “` Assallam“` “`kaina bisa wuyana idan abin da nayi ya taba wanan tsarkakakiyar zuciyar taki ya ma’abociya kwarjini da tatasaun lafizi ,ina Neman afuwa banyi Dan wani abuba ,dafan zanji gamsa shiyar amsa,ya baiwar Allah Afnan,Adnan Na Neman afuwa agareki“` ya ajiye phone din yaje yaci abinci ,ya kira kabir abokinsa yanason bashi lbr Amman yasan sai ya mai iskanci kaiwai ya fasa gaya mai ,suka gama gaisawa ya kashe wayan. “`NIGERIA“` Afnan bayan ta gama aikin ta tayi sallah ta danyi karatun kur’ani dake ba islamiya kasan cewar Alhamis ne ,ta koma gado ta dau phone din ta zata yi game ,kawai taganta a kashe ,atake ta tuna da dalinlin kashewan ,tayi Yar shewa tace ayya har ka Dan ban tausayi Duk da dai banma San da wanayi mgn ba,atake ta kuna wayan. tana kunawa test massage ya shigo da har ta share zata fara game dinta subway sup Dan atunanin ta ko company layikanta ne.sai kuma ta bude da murmushi a fuskar ta ,bayan ta gama karantawa sai taji ya bata tausayi gashi sunan shi ya tsaya mata acikin zuciyan ta atake ta fara mai reply Dan taga number shi kuma tasan cewan bama a nija yake ba Dan taga code outside . “`Wa’alaikasallam“““Adnan bawan Allah bakamin laifi ba ,Dan zuciyata ta jima da yafema, Dan wllh namanta wayana akashe ma yake,nima nagode“` ta turama number da taga y turo mata sako mai +plus daga farko ……. Adnan najin kara alamar sako yashigo wayan Sa ,a gagauce ya dauka yace Allah yasa my afnan ce(“Su Adnan waya baka da har tazama afnan din ka? inji mmn shaheed da Aysher”) Aiko da ya bude yaga ita,harda kwancita a shimfidedan gadon shi ya gama karantawa dadi ya kume shi Dan yayi farin ciki da ganin sakon,daga baya kuma yayi Dana sanin turamata sskon Dan ba haka yaso ya fara nuna mata baya Nigeria ba ,so yayi ya gwada karfin imanin ta da tawakalin ta. ta hanyar yi mata bayanin shi ba wani bane ,kuma a kyauye yake azaune ,kuma beyi karatun boko ba ,kuma ya nuna mata cewa da aure yake son ta ko zata iya auren shi? Dan wanan yaso ya gwada imanin ta Dan ya gwada tawakalin ta,kash! Amman azarbabin shi ya Sa ya file, lol Adnan. yace Amman ba komai so daya ne ,ai danko ayanzu yanajin ta kamar wani bangare Na jikin shi duk da besan komai akanta ba,amman shi yanaji ajikin shi yafa sami matar aure……. tab! mum zata yadda da wanan lbr naka kuwa Adnan?……… oll
40_45) ***************** tsakanin *ADNAN* D *AFNAN* dai soyayya ta kullu kuma mai tsafta Dan Adnan ya ma Afnan tmby kuma duk ya sami amsoshin Su kama daga addini suwa kan garin da take da unguwan Su da komai nata ,da kuma gwada imanin ta da takawata ,Duk kuma yaga ta can2 da ta zama matar Sa da yake fata ta har Abada . bangaren afnan ma tana jin soyayyar Adnan din nata Dan raya filawa sike yadda ya kama ga shi koda yaushe suna makale a waya ko chart ,luv birds, (wanan Na katsina wanan Na daura) Nigeria & Washington……… *************** A yau ne Adnan ya kamala karatun Sa Na degree din shi ……….. Wanda har Su mum sai da suka kaimai ziyara ,Dan daman sun kwana biyu basu jeba ,Alhmd yafito da first class Dan yasamu yadda yake do Dan sunason rikeshi a can ma yayi aiki ,Dan akwai abokan dad din shi accan sosai kuma kokarin zumunci dasu. “`NIGERIA“` a bangaren Su afnan ma afnan ta shiga ss3 kuma tana da kokari but of arabi da boko ,haka ma kannen ta guda biyu yazeeed da ammar ga wata shakuwa da take a tsakanin Su . Hajiya maryam CE ta kira Afnan take mata mgn akan Wanda take yawan jin Su ,suna waya kusan ko da yaushe ,shine take cemata dawa take waya haka? afnan ta zauna akasa kusa da Hajiya dake Hajiya suke kiranta duka yaran nata har mallam adamu ,shi kuma suke cemai Abbah. ta nisa tace ,Hajiya wani ne waishi Adnan,dake akwai kyakyawar fahimta atsakanin Su duna shawara da junan Su sosai ita Hajiyan da afnan din (sanabin wasu iyaye da yaran Su ,uwa inbaki Ja ‘Yar ki ajikin ki ba ai balalai kisan matsalolin ta da sbin da ya shafeta ba). hjy tace waye kuma *ADNAN*? Afnan ta mata bayanin komai Na haduwan Su bata boyemata komai ba . hjy ta nisa tace toh ,abin da zance daga farko,Allah ya mana zabi mafi Alkhari,sanan kisan me kike yi kisan abin da ya kama ceki Dan je ba yarinya bace ,ina fatan kin fahimce ni ,ki kuma San inda ya dosa ,insan ki yake da aure yakamata kifi kowa sani ,banason Na katse miki hanzari kiga kamar Na shiga rayuwar ki ,ki tsanata addu’a da bama Allah zabi akan lamuran ki ,kinji ko afnan ,mmn baba? Allah ya muku Albarka dake da kannen ki…… Afnan taji dadin kalaman hjy tata ,ta amsa da amin ,kuma ta mata godiya da tunatarwa tace mata Allah ya kara girma ,hjy l’m proud of u da kika zama uwa agaremu. ta rungumi hjy ,sai ga yazin ma ya jigo da kudu ya biyo ammar ,shi ko amar da gudu ya fada kan hjy ,sai Afnan CE ta dakatar da yazeed din ,ta raba fadan ,suka saka dariya gaba dayan Su . “`Washington “| mum tace ma Adnan ko zeyi aiki a kssar to dole Su koma nija bayan yayi aure sai ya dawo,kuma yanzu ma tare zasu koma Nigeria. A bangaren Adnan mq kuwa hakan yamai dadi Dan ba abin da yafi muradi da son yayi tozali dadhi irin Afnan dinshi ,shiyasa suka tatarq suka komo gd Nigeria. Aban gare mum kuwa tana ta lalube da binciken yarinyar da zaman Su zaiyi daidai da tilon Dan nata ,Dan tace ba macen d ta isa ta makake mata danta shiyasa ta shiga fafutikar nemomai matar da zata iya sarafata ,ta dinga juyata sonranta ,( tab ni da Aysher mukace mum da kokari ) shiko gogan Adnan bemasan wainar da mum take toyamai ba har dad Na besan kudirin mstar tashi ba . kubiyo mu Dan jin wanan aika2 da mum ke shirin “` ..
(50_55) ********** *ADNAN* Na hango cikin motar *Camry 2014* white colour ta dau wanka Dan yau wankan Na tabanne, y d’ora kanshi akan car stirring yana tunanin *Afnan*din shi yanzu yau baze ssmu damar ganin abar da ya dad’e yana mafarkin gani ba? da wanan tunane2 y solution d ya calling dinta y Apologizing d’in ta kar taga kamar y dis a pointing d’inta ne .y fada mata resoing din shi …… atake ya dailing number ta ,ringing 2 aka peaking da swt voice d’inta mai samai kasala ,yaji tace …. “`Assalamu Allaika““ya habiby da’iman“`. baisan San da y kara lumshe sexy eyes d’in shi ban Dan jin zakin muryar da mai narkar mai da zuciya ya amsa da “`Amin Wa’allaiki salam““ya habybatty ya rehanah“`……. itama dadi taji Mara more saltuwa Dan har cikin birnin zuciyatta taji sasanyan kalaman Adnan d’in nata . yace first of oll ,l want to Apologized u about…………..kafin ya karasa aman kalaman shi tayi saurin katse shi da cewe ……….tace kar kace min ruhi biyu bazasu samu aduwa ba ,hakan rashin Na iya zama rashin adalci ga ruhinan 2 …… Habiby d’nt tell me……. Adnan ya katseta Dan batasan yadda yakeji a nashi ruhin bane,yace wllhy mum CE ta aikeni kuma kinga ai kamata yayi nayi mata biyayya ko ? Amman in kince baki amince ba gimbiyar cuty Afnan sai Na fasa!…… da sauri tace , waa!!!! niiiii? rufamin asiri Na mutu maza Su kaini ba mata ba ,tab! ai sahun giwa ya take Na rakumi ……..Dan yadda nake tunani wani uzuri zakabani Wanda bazan iya amincewa ba inajin wanan wllhy har cikin birnin zucitata ba komai inamaka fatan Alkhairi kuma wllh ka kwntar da hankalin ka Allah ne be nufa zamu had’u ba .kar ka damu plss . Adnan yana sane yace mata haka yasan bazatace “eh” ba shiyasa Dan saboda irin haka yake karajin guguwar sonta da k’aunar ta Na k’ara d’iban shi ,Dan akwai ta da sanin darajar ba gaba da ita ya gama karantar da Dan yakan gwada ta in suna chart ko waya,tanan yake k’ara gane hakan. da murmushi mai sauti yace banda bakin godi awaken ki ,Allah ya barmu tare ,Urs Adnan 4ever…..y manamata kiss ta cikin phone din . ji tayi har cikin bargon jikin ta ,tayi farin cikin samun shi amatsayin saurayi kafin ya zama mijin ta in Allah ya yarda. tace ba komai ai girman kane ,kafi haka a wajena. yace kar ki fasa min kai ,tace tab da nawa nima ya fashe kaga sai ayi 50 _ 50 kenan,atare suka saka dariya ta cikin wayar . ya tsokane ta yace ,ko zakimin rakiya Na biyo ? tace rufamin asiri inbaso kake nasha bulala ba awajen abbah Na . yayi daria yace nima fada dai nayi ,Amman kuma ai nima abbah nane ,Dan ankusa ayi canji ma ,Na kusa zama d’an abbah , ke kuma ki koma ‘Yar dady koh,da murmushi mai sauti ,tace insha Allah ,wit time ai,Allah dai ya tabatar mana da Alkhairi ,suka CE amin ,atare,yace bari Na tafi aimin addu’a . Afnan tace Allah ya kaika lpy y dawo mana dakai lpy, yace amin ,bye…
(55-60) ************ motar Sa ya tayar se gidan su *haseena* horn yayi batare da bata lokaci ba me gadi ya bude yana daga mai hannu, parking yayi a inda ake parking din mota, fito wayayi ya dauki hangar da xata sadar da shi cikin gidan… sallama yafara yi hajiya balkisu tafito dauke da murmushi a fuskar ta.. sannu da xuwa tundaxu kanwar ka ke xaman jiran ka wai seka kai ta shopping.. murmushi yayi tare da gaisar da ita yana mamakin maganar da tayi, batare da bata lokaciba sega ta tafito tana matse matsen ido kamar wadda tai kuka…. batare da yayi magana ba yaji tace tashi muje mana… wayar hannun sa tai ringing yaduba *Swt mom* yaga ni akan wayar batare da bata lokaciba ya dauki wayar… _hello momy_ jin yayi tace _kabiyo ka anshi kudi gasunan nabawa me gadi Dan gar nabata muku lokaci_ kawai ta yanke wayar nan tamike tanacewa muje, mike wa yayi jikin shi babu kuzari yayi ma hajiya balkisu se anjima ya fita… motar sa ya nufa shida haseena ya bude suka shiga yaja motar yabar harabar gidan yanufi gida, suna cikin haka bawan da ya tanka ma daya se kawai tace haba motar babu music kawai ta dan na play se kawai karaun qurani yafara, ranta bace tace motar ba waka adai dai lokacin yayi horn be ba ta ansa sa yafice. yafita kenan se ga megadi yafito yayi masa sannu da xuwa yana mika mashi sakon shi ansa yayi rai abace ya koma mota ya yi reverse yabar kofar gida.. maimokon yayi yanyar cikin gari kawai se ya koma hanyar gidan su haneesa yana parking ta kalleshi rai abace tace yanaga munxo nan, yajiwo yana kallon ta se alokacin ma yaga kayan da take saye dasu rigace pink tamatse jikin ta se kuma sket se wani dan mayafi karami tsaki yaja yace kina tunanin nafita dake ahaka bani da hankali to bari makiji maxa kifita kafin insaba maki kawai ya wurga mata kudi,taba alamun babu wasa a fuskarshi yasa tatattara kudin tafita daga motar….. ranshi abate yabi hanyar gida nan take se yaji ranshi yana mashi sanyi dayatu no da ”’cut babyn sa afnan nantake ya Ciro wayar Wa domin ya kirata….
60_65) ***************** wayar sa yaciro tare ta kiran afnan, ringing biyu tayi ta daga… “`sakon momy fa ko har kaje, nunfasa wa yayi tare da cewa eh naje nakiraki ne infada maki gobe insha Allah xanshigo yau ma akasi akayi amma gobe ko momy xata aikeni to xan fada mata cewa xanxo gun diyar ta,numfasa wa tayi tare dafadin Allah ya kaimu atare suka ce ameen“`(nima ni da maman shareef muka ce Allah ya kaimun muga ni din) lol ya isa gida bangaran shi yawu ce direct yafa da toilet yayi wanka tare da doro alwalar magrib kawai yasaka jallabiya yaje masallaci anan seda yayi isha’i sannan ya dawo nan ne yawuce side din su momy.. yasamu dadyn shi a falo yana kallon *aljazeerah* yaduka har kasa ya gaida shi sannan ya wuce dinning table yaci abinci yakara komawa side dinshi…………….. aban garen haseena kuma tunda taje gida take tafan kuka wai yayi mata wulakanci nan hajiya balkisu ke lallashin ta har tamata alkawari cewa ADNAN natane ita kadai farin ciki yasameta nan hajiya balkisu ta dau waya tana kiran Momyn adnan, nan ne ta fada mata ya sukayi da adnan da haseena, momy matuka taji haushi nan take tace barni dashi kawai ta katse wayar tane mo number adnan din takira seji tayi anace mata _de number ur trying to call is busy pls try again letter thnk u_ haushi ya kule ta har so 5 takirashi a haka nan tayanke shawara xuwa dakin shi taji da Wa yake waya …… tana tafiya abubu wa nafado mata rai taba share wa har ta is a kofar adnan ta murda mukullin kofar tashiga se taji yana fadin _my afnan wallahi kinsani bana San wata diya macce bayan ke_ *I love u afnan* fada wa dakin tayi Dan haushi tana fadin wacece wannan afnan din………. tooo masu karatu kubiyomu domin jin wannan darga…
Leave a Reply